Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    ANZO WAJEN
    Advertise With Us
    Friday, December 19
    • Shafin Farko
    • Labarai
    • Yanayi
    • Noma

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Abokan Huddarsa Don Bunkasa Noma

      November 25, 2025
    • Ma’adinai
    • Shari’a
    • Siyasa
    • Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      December 17, 2025
    • Karin Wasu
      1. Addini
      2. Aikata Laifuka
      3. Al’adu
      4. Harkokin Lafiya
      5. Harkokin Tsaro
      6. Harkokin Waje
      7. Ilimi
      8. Jirwaye
      9. Kimiyya Da Fasaha
      10. Kowane Labari
      11. Kwadago
      12. Nishani
      13. Ra’ayi
      14. Rubutun Zube
      15. Sufuri
      16. Yawon Bude Idanu
      17. Wasanni
      18. View All

      Karin Maganarmu Na Yau

      November 15, 2025

      Kwararren Likita Ya Shawarci “Yan Jarida Kan Lafiyar Kwakwalwa

      November 16, 2025

      An Kammala Taron Sanin Makamar Aiki Na Wakilan Kafafan Yada Labarai Na Jihar Kano A Kaduna

      November 16, 2025

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Kamfanin Honeywell Don Fadada Matatar Mai

      November 26, 2025

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 2025

      Kuncin Rayuwa, Ya Hana Samari Aure

      November 15, 2025

      Aikin Wucin Gadi: Babban Barazana Ga Ci Gaban Dan Adam

      November 15, 2025
    ANZO WAJEN
    Home » Tsokaci Kan Alamun Tsufa
    Featured

    Tsokaci Kan Alamun Tsufa

    Abdullahi YusufBy Abdullahi YusufNovember 16, 2025Updated:November 16, 2025No Comments3 Views
    IMG 20251116 WA0074 (3)

    Tsokaci Kan Alamun Tsufa

    Daga Abbas Ibrahim

    Kwararru masu kula da masu cutar sankara,wato cancer, a harshen turanci,sun yi tsokaci a kan irin alamun da Dan Adam ya ke nunawa idan Tsufa ya zo masa.

    Alamun,in ji masanan,sun hada da canje-canjen halaye da kuma kalubalen zamantakewa wadanda da ke tattare da yanayin Tsufa.

    Suka ce,shi Tsufa ya na fara zuwa ne daga lokacin da mutum ya cika shekaru 60 da haihuwa,daga nan zai yi ta tsufa har ya kai zuwa shekaru 80,90 har inda Allah Ya so.

    Daga nan sai masanan su ka ce Kadaici ya na daga cikin matsalolin da ke addabar tsofaffi maza,saboda yawancinsu ba safai su ke tsufa ta re da mataikunsu ba,ga shi kuma a na ganin sun zame wa na kusa da su wani babban nauyi.

    Saboda haka, masanan sun shawarci tsofaffi da su rika yin mu’amala da mutane,su kuma rike mutuncinsu,tare da cin irin abincin da za ya taimaki lafiyarsu.

    Suka ce,kamar yadda shahararren marubucin Adabin Turancin nan,wato William Shakespeare ya ce,”yawancin matsalolin rayuwa masu wucewa ne,kuma a na iya maganinsu,amma ban da mutuwa.

    Saboda haka, kwararrun sun shawarci masu yawan shekaru da su kasance masu hakuri,nuna halin dattako da kuma rayuwa mai ma’ana, sannan kuma su yarda da ikon Allah.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Abdullahi Yusuf

      Related Posts

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 17, 2025

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 16, 2025

      Gidauniyar Bashir Da UNFPA Sun Koyawa Mata 25 Sana,oi A Gusau

      December 15, 2025
      Leave A Reply Cancel Reply

      Top Posts

      Daruruwan Mutane Sun Halarci Jana’izar Ado Lamco, a fadar masarautar Kano

      November 22, 202517

      Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .

      December 10, 202511

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 202511

      KARIN MAGANARMU NA YAU

      December 8, 20258
      Connect With Us
      • Facebook
      • Twitter
      • Instagram
      • YouTube
      • LinkedIn
      • TikTok
      • Telegram
      • WhatsApp
      Don't Miss
      Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      By Abbas IbrahimDecember 17, 2025

      Kungiyar tabbatar da da,a da daidaito akan al’amuran kudade da cigaban Al umma wato…

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 17, 2025

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 16, 2025

      Gidauniyar Bashir Da UNFPA Sun Koyawa Mata 25 Sana,oi A Gusau

      December 15, 2025
      © 2025 ANZO WAJEN. Developed by: ENGRMKS & CO.
      • Home
      • About Us
      • Advertise With Us
      • Contact Us
      • Disclaimer
      • Privacy Policy

      Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.