Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    ANZO WAJEN
    Advertise With Us
    Friday, December 19
    • Shafin Farko
    • Labarai
    • Yanayi
    • Noma

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Abokan Huddarsa Don Bunkasa Noma

      November 25, 2025
    • Ma’adinai
    • Shari’a
    • Siyasa
    • Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      December 17, 2025
    • Karin Wasu
      1. Addini
      2. Aikata Laifuka
      3. Al’adu
      4. Harkokin Lafiya
      5. Harkokin Tsaro
      6. Harkokin Waje
      7. Ilimi
      8. Jirwaye
      9. Kimiyya Da Fasaha
      10. Kowane Labari
      11. Kwadago
      12. Nishani
      13. Ra’ayi
      14. Rubutun Zube
      15. Sufuri
      16. Yawon Bude Idanu
      17. Wasanni
      18. View All

      Karin Maganarmu Na Yau

      November 15, 2025

      Kwararren Likita Ya Shawarci “Yan Jarida Kan Lafiyar Kwakwalwa

      November 16, 2025

      An Kammala Taron Sanin Makamar Aiki Na Wakilan Kafafan Yada Labarai Na Jihar Kano A Kaduna

      November 16, 2025

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Kamfanin Honeywell Don Fadada Matatar Mai

      November 26, 2025

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 2025

      Kuncin Rayuwa, Ya Hana Samari Aure

      November 15, 2025

      Aikin Wucin Gadi: Babban Barazana Ga Ci Gaban Dan Adam

      November 15, 2025
    ANZO WAJEN
    Home » Dalilan Kasancewar Shagon Magani Na Lamco A Bude Duk Da Rasuwar Mamallakinsa: Manaja Ya Bayana Wasiyyar Karshe
    Featured

    Dalilan Kasancewar Shagon Magani Na Lamco A Bude Duk Da Rasuwar Mamallakinsa: Manaja Ya Bayana Wasiyyar Karshe

    Abbas IbrahimBy Abbas IbrahimNovember 25, 2025Updated:November 25, 2025No Comments7 Views
    IMG 20251125 WA0042

    IMG 20251124 WA0400

    Yau Talata ta kasance kwanaki takwas , da rasuwar mamallakin shagunan siyar da maganguna na Lamco Alhaji Ado Aminu Mai Sh inkafa wanda aka fi sani da Alhaji Ado Lamco, Daya daga cikin manajojinsa, Malam Abdullahi Idris ya bayyana dalilin da yasa aka cigaba da siyar da magunguna a shagunan duk da rasuwar mai shagunan.

    Da yake Jawabi a masallacin da Alhaji Ado Lamco ya gina, bayan rasuwarsa, Malam Abudullahi Idris yace tun lokacin marigayin yana raye ya bayar da wasiyya cewa ko bayan ya rasu a cigaba da siyarwa al’umma magunguna a shagunan.

    Yace marigayin ya jaddada cewa ko bayan ya rasu kada a rufe shagunan saboda wanda suka dogara da shagunan musamman marasa lafiya da yan’uwan su dake asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano da wasu shagunan dake sassan jihar nan.

    Malam Abdullahi Idris yace bayan rasuwar marigayin iyalan sa sun bada umarnin aiwatar da wasiyyar daya bayar.

    Yace Lamco ya shafe shekaru ashirin da kafuwa yana gudanar da cinikayyar magunguna da kayayyakin kula da lafiya a jihar nan da wasu jihohi dake makotaka da Kano har ma da kasashen Cameroon da Chadi da Jamhuriyar Niger.

    Ya bayyana Alhaji Ado Lamco a matsayin mutumin kirki mai hakuri Wanda yake mu’amala da mutane bisa girmamawa wanda yayi adduar Allah SWT ya jikan sa ya sashi a aljannar firdausi.

    Alhaji Ado Lamco ya rasu a wani asibiti dake kaşar Cairo yana da shekaru da saba’in wanda bayan kawo gawar sa nan gida Kano Mai Martaba şarkın Kano Alhaji Muhammad Sunusi II ya jagoranci yi masa salla daya samu halattar dubban mutane kuma aka binne shi a makabartar Dandolo.

    Alhaji Ado Lamco ya bar yaya goma sha biyar da suka hadar da maza goma da mata biyar.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Abbas Ibrahim

      Related Posts

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 17, 2025

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 16, 2025

      Gidauniyar Bashir Da UNFPA Sun Koyawa Mata 25 Sana,oi A Gusau

      December 15, 2025
      Leave A Reply Cancel Reply

      Top Posts

      Daruruwan Mutane Sun Halarci Jana’izar Ado Lamco, a fadar masarautar Kano

      November 22, 202517

      Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .

      December 10, 202511

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 202511

      KARIN MAGANARMU NA YAU

      December 8, 20258
      Connect With Us
      • Facebook
      • Twitter
      • Instagram
      • YouTube
      • LinkedIn
      • TikTok
      • Telegram
      • WhatsApp
      Don't Miss
      Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      By Abbas IbrahimDecember 17, 2025

      Kungiyar tabbatar da da,a da daidaito akan al’amuran kudade da cigaban Al umma wato…

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 17, 2025

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 16, 2025

      Gidauniyar Bashir Da UNFPA Sun Koyawa Mata 25 Sana,oi A Gusau

      December 15, 2025
      © 2025 ANZO WAJEN. Developed by: ENGRMKS & CO.
      • Home
      • About Us
      • Advertise With Us
      • Contact Us
      • Disclaimer
      • Privacy Policy

      Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.