KARIN MAGANARMU NA YAU: Idan dai Amarya ba ta hau Doki ba,to kuwa ba a dora mata Kaya ba.
Author: Abdullahi Yusuf
KARIN MAGANARMU NA YAU: Idan ka ji Makaho ya ce a yi wasan jifa,ya taka dutse ne.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Barin Kashi a ciki ba ya maganin Yunwa.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Shakulatun bangaro,wai Ungulu ta ga Mushen Mota.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Girma da arziki su ke sanyawa a ja Bijimin Sa da Abawa
KARIN MAGANARMU NA YAU: Girma ya fadi,wai Rakumi ya sha ruwan “Yan Tsaki.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Idan Farauta ta ki ka,Kunkuru ma sai ya tsere wa Karenka.
KARIN MAGANARMU NA YAU: Wanda aka daka ya yi hankali,ya fi wanda aka haifa da shi.
ROLAC Ta Shirya Wa “Yan Jarida Da “Yan Fafutuka Taron Koya Dabarun Bibiyar Kasafin Kudin Jihar Kano Daga Abdullahi Yusuf An yi kira ga “Yan Jarida da Kungiyoyin Fafutuka na Jihar Kano da su rika bibiyar Kasafin Kudi na Jihar Kano, domin tabbatar da bin doka da gaskiya wajen aiwatar da shi. An yi wannan kiran ne kuwa,a wajen taron koya wa “Yan Jarida da “Yan Kungiyoyin Fafutuka da ke Jihar Kano, dabarun bibiyar aiwatar da Kasafin Kudi na Jihar Kano,a ranar Litinin din nan da ta wu ce. Wanda ya gabatar da Makala a wurin taron,Dr.Abdulsalam Kani,shi ya yi…
KARIN MAGANARMU NA YAU Tsaf ke nan,wai Mai Danwake ta gama ta mutu.