Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    ANZO WAJEN
    Advertise With Us
    Thursday, December 18
    • Shafin Farko
    • Labarai
    • Yanayi
    • Noma

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Abokan Huddarsa Don Bunkasa Noma

      November 25, 2025
    • Ma’adinai
    • Shari’a
    • Siyasa
    • Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      December 17, 2025
    • Karin Wasu
      1. Addini
      2. Aikata Laifuka
      3. Al’adu
      4. Harkokin Lafiya
      5. Harkokin Tsaro
      6. Harkokin Waje
      7. Ilimi
      8. Jirwaye
      9. Kimiyya Da Fasaha
      10. Kowane Labari
      11. Kwadago
      12. Nishani
      13. Ra’ayi
      14. Rubutun Zube
      15. Sufuri
      16. Yawon Bude Idanu
      17. Wasanni
      18. View All

      Karin Maganarmu Na Yau

      November 15, 2025

      Kwararren Likita Ya Shawarci “Yan Jarida Kan Lafiyar Kwakwalwa

      November 16, 2025

      An Kammala Taron Sanin Makamar Aiki Na Wakilan Kafafan Yada Labarai Na Jihar Kano A Kaduna

      November 16, 2025

      Kanfanin Dangote Ya Hada Gwiwa Da Kamfanin Honeywell Don Fadada Matatar Mai

      November 26, 2025

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 2025

      Kuncin Rayuwa, Ya Hana Samari Aure

      November 15, 2025

      Aikin Wucin Gadi: Babban Barazana Ga Ci Gaban Dan Adam

      November 15, 2025
    ANZO WAJEN
    Home » NDLEA da LESPADA Sun Hada Gwiwa Domin Kawar da Shan Miyagun Kwayoyi a Kano
    Featured

    NDLEA da LESPADA Sun Hada Gwiwa Domin Kawar da Shan Miyagun Kwayoyi a Kano

    Abbas IbrahimBy Abbas IbrahimDecember 13, 2025No Comments3 Views
    IMG 20251213 WA0020

     

    Rundunar Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun kwayoyi ta kasa dake Kano (NDLEA) ta sake jaddada aniyarta ta kara kaimi wajen yaki da shan miyagun kwayoyi a fadin jihar.

    Kwamandan Rundunar , CN DY Lawal, ya bayyana hakan ne yayin da yake karbar shugabar kungiyar Kare Al’umma Daga Shan Miyagun kwayoyi (LESPADA), Ambasada Maryam Hassan, a ziyarar ban girma data kaiwa kwamandan.

    Ya bayyana manyan nasarorin da hukumar ta samu wajen yakar shan miyagun ƙwayoyi, IMG 20251213 WA0019 ya jaddada cewa yaki da miyagun kwayoyi alhakin kowa da kowa ne, kuma yana bukatar hadin gwiwar dukkan masu ruwa da tsaki.

    CN Lawal ya lura cewa NDLEA ba za ta iya yin nasara ita kaɗai ba, don haka ya yi kira ga jama’a da su bayar da sahihan bayanai, tare da tabbatar da cewa duk wani bayani da aka bayar za a kiyaye sirrinsa yadda ya kamata.

    Ya kuma tabbatar da cewa rundunar za ta yi duk mai yiwuwa wajen hada kai da LESPADA domin kawar da shan miyagun kwayoyi a cikin al’umma.

    IMG 20251213 WA0022

    Tun da farko, Ambasada Maryam Hassan ta yaba wa rundunar bisa jajircewa da kwazon da take nunawa wajen yaki da masu fataucin miyagun kwayoyi, inda ta bayyana kokarin NDLEA a matsayin muhimmi wajen kare al’umma, musamman matasa.

    A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, Mataimakin Sufiridanda na Miyagun kwayoyi, Sadiq Muhammad Maigatari, ya fitar, an ambato Kwamandan yana jaddada muhimmancin tsarin hadin gwiwar al’umma wajen samun nasara a yakin da ake yi da shan miyagun kwayoyi.

    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Abbas Ibrahim

      Related Posts

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 17, 2025

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 16, 2025

      Gidauniyar Bashir Da UNFPA Sun Koyawa Mata 25 Sana,oi A Gusau

      December 15, 2025
      Leave A Reply Cancel Reply

      Top Posts

      Daruruwan Mutane Sun Halarci Jana’izar Ado Lamco, a fadar masarautar Kano

      November 22, 202517

      Kimanin Mata Miliyan 68  Sun Fuskanci Shayi A Najeriya .

      December 10, 202511

      Muna Gabatar Da Sabuwar Jaridarmu Ta Hausa Mai Suna: An zo wajen

      November 14, 202511

      KARIN MAGANARMU NA YAU

      December 8, 20258
      Connect With Us
      • Facebook
      • Twitter
      • Instagram
      • YouTube
      • LinkedIn
      • TikTok
      • Telegram
      • WhatsApp
      Don't Miss
      Tattalin Arziki

      FIDAC Ta Bukaci Kungiyoyin Fararen Hula Su wayar da kan Jamaa akan Sauye-Sauyen Haraji na shekarar 2025 a Najeriya

      By Abbas IbrahimDecember 17, 2025

      Kungiyar tabbatar da da,a da daidaito akan al’amuran kudade da cigaban Al umma wato…

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 17, 2025

      KARIN MAGANARMU NA YAU:

      December 16, 2025

      Gidauniyar Bashir Da UNFPA Sun Koyawa Mata 25 Sana,oi A Gusau

      December 15, 2025
      © 2025 ANZO WAJEN. Developed by: ENGRMKS & CO.
      • Home
      • About Us
      • Advertise With Us
      • Contact Us
      • Disclaimer
      • Privacy Policy

      Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.